Jam'iyyar PDP
Mai magana da yawun jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara, Yusuf Idris, ya karyata rahoton da ke yawo cewa na gaban goshin Matawalle sun sauya sheka zuwa PDP.
Za a ji Shugaban PCC na Imo bai yarda da Emeka Ihedioha ba, ya ce 'dan siyasar yana cikin wadanda ake ganin su na yaudarar ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar
Ministan shugaba Buhari Lai Muhammadu Yace yan adawa da makiya ne kawai zasu ce gwamnatin shugaba Buhari batai komai ba, amma yace shugaba Buhari yayi aiki
Yanzu muke samun labarin cewa, dan takarar shugaban kasa na PDP ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe kwanaki yana can a Landan. An fadi me ya kai Landan.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori yar takarar majalisar tarayya ta PDP a mazabar Ado/Okpokwu/Ogbadibo, Aida Ogwuche, jihar Benue
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu ya kaddamar da yakin neman zaben APC a Benuwai, yana ganin sauya-shekar da Gwamna Samuel Ortom tamkar sace masu kuri'a ne.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP reshen jihar Gombe ta rasa wani babban jigonta inda ya koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) gabannin zabe.
Wani labari mai daukar hankali ya bayyana yadda wani dan majalisar wakilai ya umarci sojoji su lakadawa 'yan PDP duka tsiya a jihar Ondo. An bayyana ya faru.
Yakin neman zabe ya kankama a dukkanin sassan Najeriya. A jihar Oyo Accord Party ta smau tagomashin karin goyon baya daga mambobin APC, PDP da Labour Party.
Jam'iyyar PDP
Samu kari