Jam'iyyar PDP
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
Labarin da muke samu a yanzu, an ce dan takarar gwamnan taraba da ya lashe zaben fidda gwani zai rike tutar jam'iyyar a zaben bana saboda an zaben shi ya kotu.
Manyan jihohi 5 mafi yawan masu rijistan zabe na iya yin tasiri sosai a wajen damammakin da Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi ke da shi a zabe mai zuwa.
Yayin da zabe ya karaso, an ji labari a Kudancin Najeriya cewa su Hon. Victor Umukoro sun gaji da yadda ake tafiya a PDP, sun ce za su batawa Jam’iyyar lissafi
Kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa ta bayyanawa gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, cewa ta bankado tuni cewa dan takaran APC Bola AHmed Tinubu yake yi.
Kotun koli a Najeriya ta tabbatar da Laila Buhari a matsayin 'yar takarar sanata a jam'iyyar PDP a mazabar Kano ta tsakiya a zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Shugaban kabilar Ijaw a Kudu maso Gabashin Najeriya ya ballo ruwa, ya bayyana kadan daga halin da ake ciki game da abokin takarar Atiku Abubakar, gwamna Okowa.
Tsohon Ministan tsaro na kasa, Sanata Musiliu Obanikoro ya ce daga asusun kudin da ake yakar Boko Haram, aka fitar da kudin yi wa PDP kamfe a zaben Ekiti a 2014
A wani jawabi, Jam’iyyar APC tayi magana kan abin da ya faru da Shugaban kasa a Kano, ta ce ba kowa suka kai wa Muhammadu Buhari hari a Kano ba illa ‘Yan PDP
Jam'iyyar PDP
Samu kari