Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace ba wanda zai ba mukami ko kwangila a bati dole sai ya kawo sakamakon rumfarsa.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya isa babban birnin jihar Ogun bayan karfe 1 ta gota, zai gana da masu ruwa da tsaki a jihar.
Gwamna Seyi Makinde ya yanke shawarar taya Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar yakin neman zabe a garin Ibadan, Babban birnin jihar Oyo.
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa ajam'iyyar PDP, Sen Dino Malaye yace takarewa Tinubu sabida ya samu matsala a yankinsa
Dakin Gari tsohon gwamnan jihar Kebbi yace jam'iyyar APC, ce zata kara darewa gwamnan jihar kebbi a zabe mai zuwa sabida yadda yan jihar suka karbi jam'iyyar
Gwamnatin Dapo Abiodun ta fadi dalilin kin ba PDP filin yin taro bayan Jam’iyyar ta reshen Ogun ta rubuta takarda, tana neman izinin amfani da filin MKO Abiola.
Atiku Abubakar ya je kamfe, ‘Yan takara da jagororin Jam’iyyar PDP sun yi watsi da shi, sa idai sauran mutanen gari sun yi dandanzo domin ganin 'dan takaran.
Oby Ezekwesili, tsohuwar ministar ilimi a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ta shawarci Atiku Abubakar ya dena yi wa yan Najeriya karya
Jam'iyyar PDP
Samu kari