Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya samu galaba kan abokan hamayyarsa a akwatin zabensa a zaben shugaban kasan Najeriya dake gudana.
hugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a birnin tarayya Abuja, Mista Sunday Zaka, ya mutu sakamakon hatsarin mota da ya cika da shi a ranar zabe.
Hon. Uju Kingsley Chima, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Ohaji-Egbema, Oguta da Oru West ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki da aka kai masa.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, an harbi wasu yan sanda a lokacin da aka kai farmaki kan jami'an tsaro da ke tare da matar Dauda Lawal.
Dan takarar shugaban kasan PDP, Alhaji Atku Abubakar na daga cikin mutanen da ke da tasiri a siaysar kasar nan. Ga kadan daga abin da muka tattaro muku akansa.
Attahiru Jega ya ce babu wanda zai iya bada tabbacin kariya 100 bisa 100 daga ‘Yan Yahoo, sannan ya ce ba a fito da tsarin canza kudi a lokacin da ya dace ba.
Za a fahimci takarar Shugaban Kasa za tayi zafi tsakanin APC, PDP, LP da NNPP a 2023. Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso za su kara da Peter Obi.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ’yan takarar da za su fafata a dukkan matakai da su garzaya kotu idan basu gamsu da sakamakon zaben hukumar INEC ba.
Za a ji yadda Gwamna yake kamfen zama Sanata a jihar Taraba da maggi da shinkafa. Wasu mutane su na zargin Darius Ishaku da gaza tabuka abin kirki a shekaru 8.
Jam'iyyar PDP
Samu kari