Jam'iyyar PDP
An bukaci Yarbawan Najeriya da su tabbatar da ganin cewa sun marawa Atiku Abubakar na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) baya a zaben 2023 saboda matarsa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana tare da ɗan takarar gwamna, Sanatoci, majalisa tarayya da jiha amma ɗayan kam ba zai matsa wa kansa ba.
Kotun koli ta raba gardama kan hayaniyar da ake kan kujerar takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Ogun inda ta yi watsi da karar Jimi Lawal
Babbar kotun tarayya ta kawo karshe shari'ar da aka jima ana tafkawa tsakanin jam'iyyar PDP, dan takararta gwamna a jihar Gombe da kuma Gwamna Inuwa Yahaya.
Dan takarar kujerar mamban majalisar wakilan tarayya na PDP a jihar Kuros Riba, Peter Akpanke, ya ce saboda siyasa ne ya sa aka ayyana nemansa ruwa a jallo.
Festus Keyamo, mai magana da yawun kwamitin yakin neman shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya yi wa Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP ba'a kan SPV.
Dan takarar gwamnan Legas karkashin inuwar PDP, Abdulazeez ‘Jandor’ Adediran, ya karbi wasu manyan siyasa daga jam'iyyar SDP, sun ce shi dace ya karbi mulki.
Jam’iyyar APC ta yi watsi da batun cewa arewa za ta yi zabe bisa la’akari da addini a zaben 2023 yayin da take martani ga furucin kakakin PDP, Dele Momodu.
Diraktan sadarwa na kwamitin kamfen jam'iyyar PDP, Mr Dele Momodu, ya bayyana cewa Tinubu ba Musulmin gaske bane kuma yan arewa ba zasu zabe musulmin boge ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari