Jam'iyyar PDP
Matar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ta roki 'yan Najeriya da su hukunta ta idan mijinta ya gaza yin komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa kadan.
Atiku Abubakar ya fadi dalilin da za a kauracewa Bola Tinubu. Kwamitin yakin neman zaben PDP ya ce dabara Tinubu yake so ya yi, ya dare kan mulki a bagas a 2023
Jam'iyyar PDP ta wanke wurin da Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar shugabancin kasa na APC suka yi kamfen a jihar Jigawa. Sun ce sun wanke mugun mulki da najasa.
Bayan kasa da sa'o'i 72 da fita daga jam'iyyar APC tare da ajiye mukamin daraktan kungiyar kamfen din Tinubu, Naja'atu Muhammaad ta ziyarci Atiku Abubakar.
Atiku Abubakar ya ce Ministan kwadago yana amfani da damarsa wajen siyasa. Dalili shi ne Festus Keyamo ya je kotu yana neman a tursasa hukumomi su bincike shi.
Babbar jam'iyyara adawa ta bakin kwamitin yakin neman zaben dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ta bukaci mahukunfa su gayyaci Bola Tinubu na APC.
Shugaba Buhari zai jagoranci yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Bauchi dan tallata dan takararta, tsohon shugaban sojin saman Nigeria, Abubakar Sadiq.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, yace gwamnatocin Kano suna bawa abinda bai da muhimmanci muhimmacin wajen aikatshi, musamman ma gina gadojin sama a garin
'Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana yadda APC da Buhari suka yaudari mazauna jihar Neja domin su ci zaben 2019 .
Jam'iyyar PDP
Samu kari