Jam'iyyar PDP
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressive Congress (APC) Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a Kogi.
Mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa manyan abokan karawarsa a zaben Sokoto da Jihar Kebbi.
Hukumar zabe ta kansa mai zaman kanta wato INEC ta bayyana zaben sanata mai wakiltan Zamfara ta tsakiya da na mazabar Gusau/Tsafe a matsayin ba kamalalle ba.
Kwamitin kamfen Atku/Okowa ya bukaci hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta soke dukkan kuri'un da aka tattaro kawo yanzu kuma a sake sabon lale har sai an gamsu
Adamu Aliero, tsohon gwamnan jihar Kebbi ya lashe zaben kujerar sanatan Kebbi ta tsakiya. Aliero ya yi nasara ne kan Atiku Bagudu, gwamnan Kebbi mai ci yanzu
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafiya yawan kujerun ƴan majalisar tarayya a jihar Jigawa. Gudaji Kazaure yasha kaye a zaɓen na ranar Asabar.
Peter Obi na jam'iyyar Labour Party ya zama zakaan gwajin dafi a siyasar Najeriya bayan lashe zaben birnin tarayya Abuja bayan lashe a jihar Legas. Birane biyu
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya fadi zaben sanata da aka yi a ranar Asabar, inda wani dan takarar APC ya lashe zaben. Ortom ya kasance mai adawa da Atiku.
Za a ji cewa duk da ba a gama zaben shugaban kasa ba ba, Tsohon gwamna a jihar Ekiti, Ayo Fayose ya ce Atiku Abubabakar ya sallama, ya yi ritaya daga siyasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari