Da Dumi-Dumi: Jam'iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamna a Jihar Neja

Da Dumi-Dumi: Jam'iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamna a Jihar Neja

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta ayyana dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress,(APC), Umar Mohammed Bago a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Neja.

Bago ya samu kuri’u 46,9896 wajen kayar da babban abokin hamayyarsa Alhaji Liman Isah Kantigi wanda ya samu kuri’u 38,7476.

Dan takarar gwamnan na APC ya yi nasarar lashe kananan hukumomi 20 cikin 25 na jihar ta Neja, rahoton Punch.

Manyan yan takarar gwamna a jihar Neja
Kai Tsaye: Sakamakon Zaben Gwamna Daga Kananan Hukumomin Jihar Neja Hoto: Alh. Isah Liman Kantigi
Asali: Twitter

Baturen zaben gwamnan jihar, Farfesa Clement Allawa ne ya sanar da sakamakon zaben a ofishin hukumar INEC da ke garin Minna.

Allawa ya ce:

“Ni ne baturen zaben gwamnan jihar Neja wanda aka yi a ranar Asabar, 28 ga watan Maris, 2023 kuma bayan na gamsu da tsarin zaben, ina mai ayyana Umar Mohammed Bago a matsayin wanda ya lashe zaben.”

Karamar hukumar Rijau

APC: 12,925

PDP: 11,463

NNPP: 215

Karamar hukumar LAPAI

APC 21,795

PDP 18,041

LP 16

NNPP 18

Karamar hukumar CHACHANGA

APC 34,231

PDP 27,989

LP 323

NNPP 144

Karamar hukumar BIDA

APC 27,778

PDP 22,846

LP 87

NNPP 687

Karamar hukumar Tafa

APC: 12,520

PDP: 12,082

NNPP: 11

Karamar hukumar Gurara

A: 06

AA: 03

ADC: 29

APP: 87

APC: 14,520

NNPP: 14

PDP: 11,506

Karamar hukumar Paikororo

APC: 21,855

APGA: 59

LP: 106

NNPP: 192

PDP: 15,780

Karamar hukumar Munya

APC: 8644

APGA: 11

LP: 21

NNPP: 13

PDP: 10,208

Karamar hukumar Bosso

APC: 24,794

APGA: 63

LP: 211

NNPP: 229

PDP: 20,251

Karamar hukumar Suleja

APC: 18,261

APGA: 83

LP: 1,664

NNPP: 365

PDP: 15,551

Karamar hukumar Edati

APC: 9,225

APGA: 09

LP: 06

NNPP: 32

PDP: 16,559

Karamar hukumar Katcha

APC: 17,037

APGA: 12

LP: 03

NNPP: 63

PDP: 16, 495

Online view pixel