Jam'iyyar PDP
Yanzu muke samun labarin yadda wani wakilin jam'iyyar PDP ya yanki jiki ya fadi a wurin tattara kuri'u a jihar Benue. An bayyana yadda aka yi mutumin ya mutu.
Dan takarar jam'iyyar Labor na majalisar wakilai na tarayya mai wakilatar mazabar Kaura, a jihar Kaduna, Mr Mathew Donatus Kozali ya kayar da bulaliyar majalisa
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya lallasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC a akwatin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal a Sokoto.
Yau ne! Ranar zaben shugaban kasar Najeriya ta zo kuma za'a fafata tsakanin yan takara da jam'iyyunsu guda 18. Manyan sun hada da Tinubu, Atiku, Kwankwaso, Obi.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ce jam'iyyarsu ta PDP za ta karbi sakamakon zaben da aka yi a ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu da tsarkakkiyar zuciya.
Duk da Atiku yana takara, Peter Obi ya tike Jam’iyyar PDP da Kasa a Kauyen Adamawa. Labour Party ta samu gagarumar nasara kan jam’iyyar PDP a mazabar Muchalla.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP laima, Atiku Abubakar, ya nuna wa Bola Tinubu Allah da girma yake, ya lallasa shi a gidan gwamnatin Malam El-Rufai.
An kama daraktan kamfen gwamna Ortom a jihar Benue dauke da wasu kudade a hanyarsa ta zuwa wurin kada kuri'a. Gwamnan ya yi martani mai zafi da daukar hankali.
Za a ji labari cewa a zaben nan na 2023, Atiku Abubakar mai neman takarar shugabancin Najeriya a karkashin babbar jam’iyyar PDP ya samu galaba a akwatin zabensa
Jam'iyyar PDP
Samu kari