Jam'iyyar PDP
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya caccaki jam'iyyun PDP da Labour Party. Shugaban yace akwai wata maƙarƙashiya.
Atiku Abubakar ya ce Gwamnonin PDP suka tsorata Peter Obi, suka yi sanadiyyar komawarsa LP. Da Obi ya zauna a PDP, babu wani abin da zai hana shi takara a 2023.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya ta Peoples Democratic Party, PDP, ta yi watsi da nasarar da dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya samu a zabe.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Magoya bayan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Oyo, sun koma bayan ɗan takarar gwamnan APC a jihar. An dai kusa a fara zaɓen gwamnoni a Najeriya.
Yanzu-Yanzu: Tsohon Gwamnan Ekiti Fayose, Ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Wacce Tayi rashin Nasara a Hannun Jamiyyar APC Mai Mukin Najeriya. Hakan Na Zuwa Jiyaa
Tsohon gwamnan jihar Katsina kuma jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Ibrahim Shehu Shema, yayi kira ga ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku.
Tunda Mai Yiwu wa Ta Riga data faru, Ya Kamata Atiku Kawai Ka Yarda Ka Faɗi Zaɓe, Kai Kuma Ayu Ka Sauka Daga Shugabancin PDP, Tunda Ka Gaza Komai Inji Fayose
The Centre for Democracy and Development (CDD) ta ce kabilanci ya yi amfani a zaben Shugabancin Najeriya. Ibo sun yi wats da LP yayin da Barebari su ka bar APC.
Jam'iyyar PDP
Samu kari