Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta soke dakatarwar data yiwa tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Katsina, Ibrahim Shema, Anyim Pius ds
Kotun koli ya yi waje da bukatar tsohon ministan Buhari na neman hana Tinubu da Atiku yin takara a zaben da ya gabata. An bayyana yadda ta kaya a kotu yau.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya yi raddi kan masu cece-kuce kan naɗe-naɗen da yake yi a gwamnati watanni biyu gabanin wa'adinsa ya kare a kan mulki.
Hukumar DSS ta samu shawari daga jam'iyyun siyasa na APC da PDP game da batun wasu 'yan siyasa da ke son kafa gwamnatin wucin gadi kafin rantsar da Tinubu.
Gwamnan jihar Ribas yana ganin akwai bukatar a samu shugabanci mai karfi yau a PDP. Nyesom Wike ya ce babu labarin N12.5bn da aka tara lokacin zaben shugabanni
Gwamnan Zamfara ya ce duk wata rumfar zabe da ke jihar sai da aka baza soja akalla 50 domin a kai jam’iyyarsa ta APC kasa, a karshe Lawal Dauda ya yi galaba.
Wata ƙungiya ta fito fili ta bayyana dalilin da ya sanya ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Imo,.Emeka.Ihedioha, ya janye.
Kyan Babba Ya Cika Alkawari, Dan Gwagwarmaya Yace: Ina Jiran Hukuncin Da Kotun Sauraren Shari'ar Zaɓe Zata Yanke Kafin Na Cika Alƙawari na Nabarin Najeriya
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Jam'iyyar PDP
Samu kari