Jam'iyyar PDP
Za a ji Nyesom Wike yana fadawa Dr. Iyorchia Ayu cewa bai ga komai ba a rigimar da aka fara, ya na ganin babu dalilin da Ayu zai cigaba da zama Shugaban PDP.
Yayin da ake dambarwa kan kujerar shugaban PDP na kasa, babbar kotun tarayya mai zama a Yola ta kwace kujerar ɗan majalisar dokokin jihar Adamawa kan abu 1.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), jihar Cross Rivers, ya bayyana cewa zai ƙalubalanci sakamakon zaɓen gwamnan jihar a gaban kotu.
Ana kokarin fatattakar Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu daga ofishinsa. Abubuwan sun cabe a sakamakon majalisar NWC da ta ladabtar da wasu.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ko kaɗan baya tsoron EFCC ta gayyace shi bayan ya sauka mulki. Gwamnan yace babu inda zai je bayan wa'adin sa
Dan shekara 33 da ya kayar da kakakin majalisar dokokin jihar Yobe, Lawan Musa Majakura, ya bayyana cewa an masa tayin naira miliyan 100 don ya janye takararsa
Shugabancin PDP a jihar Benue sun dakatar da shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party na kasa, Iyorchia Ayu, bayan sun zarge shi da cin dunduniyar jam’iyyar.
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa ta kama yaron shugaban PDP. Kola Obafemi a matsayin Lauyan wadanda ake kara ya nemi beli amma bai dace ba
Ibrahim Shehu Shema wanda bai taba barin Jam’iyyar PDP ba, yana tunanin sauya-sheka. Shema ya soki canza shugabannin PDP na Katsina da dakatar da su da aka yi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari