Jam'iyyar PDP
Ƙungiyar ma'aikatan ƙananan hukumomi (NULGE) ta shiga yajin aikin sai baba ta gani a jihar Plateau bisa abin da ta kira tsoron rikicin da ka iya aukuwa a jihar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tanadi hukuncinta kan ƙarar da aka shigar kan gwamnan jihar, Ahmed Aliyu, na neman a soke nasararsa.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Taraba, Cif Victor Bala Kona, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.
Tsohon sanata ya shawarci ministan Abuja da ya gaggauta komawa APC saboda ya akre mutuncinsa a matsayinsa na wanda yake kusa da Tinubu a halin yanzu din nan.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Jam'iyyar PDP ta yi amanna cewa kwanakin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun kusa ƙarewa yayin da jami'ar Chicago ta amince za ta saki takardun karatunsa.
An dakatar da shugaban matasan jam’iyyar PDP a jihar Kwara sakamakon zargin da ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa kuma gwamnan jihar, Bukola Saraki.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kwara ta dakatar da shugaban matasa, Prince Haliru Dansoho Mahmoud, har sai baba ta gani kan zargin nuna ɓacin rai a harkokin PDP.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan muƙamin da Wike ya karɓa na minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu duk da kasancewarsa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari