Jam'iyyar PDP
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sanu, ya yi magana kan raɗe-raɗin cewa, jam'iyyun adawa na shirin haɗewa waje ɗaya kafin zuwan zaɓe na gaba.
Wani tsohon bidiyon Nysome Wike, tsohon gwamnan jihar Ribas, kuma sabon ministan Birnin Tarayya Abuja ya janyo muhawara. A cikin ɗan gajeren bidiyon, an ga.
Wata ƙungiya mai zaman kanta mai suna FOWN ta bankaɗo wani sabon tuggu da a ke shiryawa domin ɓata sunan ɗan takarar PDP, Atiku Abubakar a idon ƴan Najeriya.
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya dauki sabon salo a karshen mako yayin da babban jigon jam’iyyar da ya shafe sama da shekaru 25 ya koma jam'iyyar APC.
Wasu daga cikin ministocin Shugaba Tinubu na karbar kuɗaɗen fansho daga asusun jihohinsu duk da naɗa su ministoci da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ebonyi, ta shirya yanke hukuncinta kan ƙarar da ke neman a soke nasarar da gwamna Francis Nwifuru ya samu a zabe.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta shirya ladabtar da tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike da sauran gwamnonin G5 kan zargin cin amana a zaben da ya gabata na 2023.
Akwai yiwuwar Nyesom Wike zai koma Jam'iyyar APC daga PDP bayan ba shi Minista. Makomar sauran 'Yan G5 ba ta da tabbas tun da su ka yi fito na fito da jam'iyya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari