Jam'iyyar PDP
Dan majalisar mazabar Tudun Wada/Doguwa ya zargi jam'iyyar NNPP ta tafka magudi a zaben gwamnan jihar da ya gudana a 2023. Ya ce NNPP ta yi amfani da kuri'un bogi.
A shekaru 23 da kafuwar jam’iyyar PDP a Najeriya, ta yi shugabanni da-dama. Yanzu kuma za ayi gangami domin zaben sabon Shugaban Jam’iyya da sakatare na kasa.
Kotun daukaka kara ta kwace kujerar kakakin Majalisar jihar Nasarawa, Ibrahim Balarabe inda ta tabbatar da nasarar dan takarar jam'iyyar PDP, Ibrahim Sa'ad
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a birnin tarayya ta yanke hukunci kan ƙarar da ɗan takarar NNPP ya shigar kan nasarar Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba.
Masu zanga-zanga sun dira a hedikwatar jam'iyyar PDP ta kasa kan kiran a kori shugaban jam'iyyar na kasa inda suka bayyana rawar da ya taka a rikicin Wike da Fubara.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya yi alkawarin fara biyan matasa masu yi wa kasa hidima dubu 10 ko wane wata don rage musu radadin cire tallafi.
Philip Shaibu, ya ce ba ubangiji ne ya umurce shi ya tsaya takarar gwamnan jihar Edo a shekarar 2024. Ya ce babu wanda ya isa ya dakatar da shi daga neman kujerar.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi watsi da raɗe-raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike ne ke daukar nauyin takarar Philip Shaibu a zaben gwamnan Edo.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, a martanin da ya yi kan tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya ce akwai kuskure alkalai suɓsoke zabe.
Jam'iyyar PDP
Samu kari