Jam'iyyar PDP
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya yi kira da a soke zabe a kananan hukumomi 5. Gaba daya suna yankin Kogi ta tsakiya.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Kogi, ya magantu kan rahoton cewa shi da magoya bayansa sun kaurace wa zaben da ke gudana a jihar.
Rahotanni sun bayyana yadda wasu 'yan siyasa su ka yi awon gaba da jami'an hukumar zabe da wasu takardun da ake rubuta sakamakon zabe a jihar Imo.
Dan takarar Gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben Gwamnan jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya samu nasara a akwatun da yake kaɗa kuri'a da gagarumin rinjaye.
Yayin da ake ci gaba da kada kuri'u a jihar Kogi, dan takarar jam'iyyar PDP a jihar, Sanata Dino Melaye ya kauracewa zaben da zargin an tafka magudi a zaben.
Kotun daukaka kara ta mayar da Abubakar Luggerewo na jam'iyyar APC kujerarshi na kakakin Majalisar jihar Gombe, a baya kotun zabe ta kwace kujerarshi.
Kotun ɗaukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zaɓe, ta fattaki ƙararrakin jam'iyyun AA da APC da suka kalubalanci nasarar Gwamna Umo Eno na Akwa Ibom.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihohi, rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka ana siyan kuri'u dubu 13 zuwa dubu 15 a wasu mazabu da ke jihar Bayelsa.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya (PDP) ta bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta maye gurbin kayan zabe da suka salwanta a hatsarin jirgin ruwan Bayelsa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari