Rikicin PDP
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya yi ikirarin cewa shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, ya yi masa zagon kasa don kada ya zama dan takarar s
Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ya tuno yadda 'dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da Saraki suka yi fatali da rokon tsohon Jonathan.
Rana Bata Karya, Gwamnan jihar RIvers ta hau minbarin fara tonon silili kan wasu jiga-jigan jam'iyyar Peoples's Democratic Party PDP a yau Juma'a, 23 ga Satumba
Kotun Kolin Najeriya ta yi watsi da karar da aka shigar kan tilastawa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, PDP baiwa dan kudancin Najeriya takarar kuje.
Jam'iyyar adawa People’s Democratic Party PDP ta bayyana cewa ba zata fasa rantsar da kwamitin yakin neman zabenta ba ranar Laraba, 28 ga watan Satumba, 2022.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, yace alaƙarsa da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, na nan kamar yadda kowa ya sani, yan uwantakarsu ta na nan daram.
A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike yace ba inda za shi da tawagarsa, suna nan daram a cikin jam'iyyar PDP amma zasu ci gaba da yaƙi har zuwa karshe ba ja da baya.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato, yace shi da takwarorinsa gwamnonin PDP na tattauna wa don lalubo maganin rikicin da ya hana jam'iyya motsi.
Rikicin PDP
Samu kari