Rikicin PDP
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue kuma daya cikin gwamonin G5 ya karyata cewa gwamonin G5 na goyon bayan takarar Atiku Abubakar a sirrance duk da rikicinsu.
Atiku Abubakar ya zauna da Manoman Arewa, ya shawo kan su, za su zabi Jam’iyyar PDP. Tsohuwar hadimar Goodluck Jonathan, Baraka Sani ta tara manoma a Kano.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) ta kori tsohon dan takarar gwamnan jihar Zamfara, Hon. Ibrahim Shehu Bakauye kan cin amana.
Shugabancin jam'iyyar adawa ta peoples Democratic Party ta ta bukaci gwamna Nyesom Wike na Ribas da gwamnonin G-5 su zo su hada hannu don nasarar jam'iyyar.
Bello Kirfi ya yi magana kan tunbuke shi daga kan kujerar Wazirin Bauchi. Tun da aka tube masa sarauta, Dattijon ya yi alkawarin Gwamnan Bauchi ba zai zarce ba
Rigingimun da suka hana PDP zaman lafiya har ta kai ga dare wa gida biyu a jihar Katsina ya bude sabon shafi, bangaren tsohon gwamna sun ware kansu da kamfe.
An biya miliyoyin kudi domin a iya taron kamfe, Gwamnatin Ribas ta ki ba Atiku Abubakar dama. Gwamnatin Nyesom Wike ta yarda masu neman takara su yi kamfensu.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, daya cikin gwamnonin da ke fushi da PDP na G5 yace su yan kishin jam'iyya ne kuma zasu tabbatar PDP ta yi nasara a jihohinsu
An tube Bello Kirfi daga matsayin Waziri a Fadar Masarautar Bauchi, za a nada Alhaji Muhammad Uba Kari. Za a ji asalin abin da ya faru har abin ya kai ga haka.
Rikicin PDP
Samu kari