Rikicin PDP
Yayin da kwmaitin zartaswa ke shirin zama mako ƙai zuwa, yan Arewa ta Tsakiya sun fara bayyana waɗanda suka dace a bai wa kujerar shugaban jam'iyyar PDP.
Omobayo Godwins ya bayyana cewa samun makoma mai kyau na ɗaya daga cikkn dalilin da suka ja ra'ayinsa ya sauya sheƙa daga Labour Party zuwa PDP a Edo.
Awanni bayan tsige Kwamared Philiph Shaibu, Gwamna Godwin Obaseki ya ɗauki ɗan shekara 37 a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Edo ranar Litinin.
An bukaci Jam’iyyar PDP ta hukunta Nyesom Wike da tsofaffin Gwamnonin Benuwai, Abia da Enugu. Har yanzu ba a da niyyar yafewa wadanda suka juyawa Atiku Abubakar baya
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Gabriel Dewan, ya rantsar da sababbin ƴan majalisar dokoki 9 cikin 16 na jam'iyyar APC ranar Jumu'a a Jos.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philiph Shaibu, yana da ragowar dama ɗaya da zai kare kansa kan zargin da ake masa a gaban kwamitin bincike.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gargaɗi masu ganin laifinsa kan aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce yana mutunta manya ne kawai.
Kwamitin mutum bakwai da babban alkalin jihar Edo ya kafa ya fara zaman domin bincike kan zargin da majalisar dokoki ke wa mataimakin gwamna, Shaibu.
Gwamna Sir Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi ikirarin cewa babu abin da zai dakatar da gwamnatinsa daga kammala wa'adinta na shekaru 4 a jihar.
Rikicin PDP
Samu kari