Rikicin PDP
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta rusa zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP da aka gudanar a jihar.
Sakamakon rikicin siyasar da ke faruwa a jiharsa, Gwamna Siminalayi Fubara ya ce jam'iyyar PDP ta gaza a Rivers. Ya ce shi da magoya bayansa sun koma 'yan kungiya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce babban taron jam’iyyar da za a yi zai warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP reshen jihar Katsina.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Jam'iyyar PDP ta kalubalanci hukuncin da babbar kotun tarayya ta yi na wucin gadi wanda ya hana ta tsige shugabanta na kasa, Umar Damagum daga mukaminsa.
Jam’iyyar PDP ta tsoma baki cikin rikicin siyasa da ke daukar sabon salo a jihar Ribas, inda ta gargadi shugabannin kananan hukumomi su zauna lafiya.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edo ta kori tsohon majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Oredo, Omorogbe Ogede-Ihama daga jam'iyyar bisa zargin cin dunduniya.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya rantsar da sabbin shugabannin riko na kananan hukumomi 23 na jihar. An yi bikin rantsuwar a Fatakwal a ranar Laraba.
Ana daf da gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, kanin Gwamna Godwin Obaseki mai suna Benjamin Obaseki ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin shugabanci.
Rikicin PDP
Samu kari