Rikicin PDP
Wasu gungun masu zanga-zanga sun kwace iko da hedkwatar jam"iyyar PDP da ke birnin tarayya Abuja, sun tabbatar da cikakken goyon baya ga Wike da Damagum.
Wani jigon jam'iyyar APC mai mulki ya roƙi mambobi 60 na majalisar wakilan tarayya da su yi haƙuri kada su sauya sheƙa daga babbar jam'iyyar adawa PDP.
Kungiyar 'yan majalisar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bukaci fusatattun 'ya'yan jam'iyyar da su janye kararrakin da suka shigar a kotu.
Yayin da kwmaitin zartaswa ke shirin zama mako ƙai zuwa, yan Arewa ta Tsakiya sun fara bayyana waɗanda suka dace a bai wa kujerar shugaban jam'iyyar PDP.
Omobayo Godwins ya bayyana cewa samun makoma mai kyau na ɗaya daga cikkn dalilin da suka ja ra'ayinsa ya sauya sheƙa daga Labour Party zuwa PDP a Edo.
Awanni bayan tsige Kwamared Philiph Shaibu, Gwamna Godwin Obaseki ya ɗauki ɗan shekara 37 a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Edo ranar Litinin.
An bukaci Jam’iyyar PDP ta hukunta Nyesom Wike da tsofaffin Gwamnonin Benuwai, Abia da Enugu. Har yanzu ba a da niyyar yafewa wadanda suka juyawa Atiku Abubakar baya
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Gabriel Dewan, ya rantsar da sababbin ƴan majalisar dokoki 9 cikin 16 na jam'iyyar APC ranar Jumu'a a Jos.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philiph Shaibu, yana da ragowar dama ɗaya da zai kare kansa kan zargin da ake masa a gaban kwamitin bincike.
Rikicin PDP
Samu kari