Rikicin PDP
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya kore amfani da jam'iyyar PDP a haɗakar da ƴan adawa ke shirin yi don kawo sauyi a Najeriya.
Sanatocin PDP na Osun sun yarda su mara wa Tinubu baya a 2027, bayan suna yaba wa ayyukansa. Wannan na faruwa yayin da rikicin siyasa ke kara kamari a jihar.
Sanatocin PDP da ke Majalisar Dattawa sun bayyana cewa ba su adawa da shirin haɗa ƙawancen ƴan adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Abba Moro ya ce ƴan siyasar da ke sauya sheka daga PDP zuwa APC suna yin haka ne domin neman yafiya ta siyasa.
A wannan labarin, za ku ji cewa sabuwar barazana daga Kudu maso Gabas ta kunno cikin PDP, yayin da jagororin yankin suka yi barazanar ficewa daga cikinta.
Wike ya ce PDP ba za ta iya kayar da Tinubu a 2027 ba har sai ta canza tsarin ba da tikiti. Ya zargi PDP da son kai a 2023, inda ya gargade ya kan maimaita kuskuren.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam ya nuna damuwa kan rikicin da ya addabi jam'iyyar. Ya ce idan ba a yi da gaske ba za ta ruguje kafin 2027.
Tsohon mai magana da yawun PDP, Kola Ologbondiyan ya yi ikirarin cewa gwamnoni da sauran ƴan siyasar da ke komawa APC mafutarsu kawai suke dubawa.
Rikicin PDP
Samu kari