Rikicin PDP
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ce a shirye take ta karɓi Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom daga PDP bayan ya kwatanta jam’iyyarsu da jirgi mai matsala.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya zargi Dele Momodu da mara wa Atiku Abubakar saboda kudi, tare da zargin cewa tsohon dan takarar ne ya jawo masu matsala.
Kola Ologbondiyan ya ce yawaitar sauya sheƙar 'yan PDP a yanzu zai shafi APC nan gaba, inda ya bayyana wasu alamomi na rugujewar jam'iyya mai mulkin..
Bayan takwaransa na Delta, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya ce akwai yiwuwar sauya shekarsa daga PDP zuwa jam'iyyar APC na nan tafe kafin 2027 mai zuwa.
Sanata mai wakiltar Benue ta Kudu, Abba Moro, ya dora laifi ga Atiku Abubakar kam rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya ce ya gaza hada kan mambobinta.
Sanata Abba Moro ya ce PDP za ta iya cin zaben 2023 da ba a zabi Ifeanyi Okowa ba a matsayin mataimaki ba, wanda ya gaza kawo jiharsa ballantana yankin da ya fito.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya zuwa kotu kan sauya shekar gwamnan jihar Delta zuwa APC. Ta bayyana cewa ba ta yarda da sauya shekar ba.
Jam'iyyar PDP, reshen jihar Bayelsa, ta shaida cewa za ta marawa Shugaba Bola Tinubu na APC baya a zaben 2027 da ke gabatowa. PDP ta nemi Gwamna Diri ya bi bayansu.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi kan ƙoƙarin raunana PDP, yana mai cewa lalata jam'iyyar na iya haifar da rushewar dimokaradiyya a Najeriya.
Rikicin PDP
Samu kari