Rikicin PDP
Sadiq Wali ya doke Al Amin Little, Yunusa Dangwani, da Dan Sarauniya da Jamilu Danbatta a zaben da ‘yan tawaren PDP a karkashin Bello Hayatu Gwarzo suka shirya.
Abdussamad Dasuki ne zai yi wa jam’iyyar PDP takarar majalisa a yankin Kebbe/Tambuwal. ‘Dan siyasar ya bayyana cewa Atiku bai da farin jinin da zai ci zabe.
Dakataccen shugaban hukumar karban korafe-korafe da yaki da rashawa na Jihar Kano, PCACC, Muhuyi Magaji Rimingado ya janye daga takarar gwamna a Kano a inuwar j
A wannan rahoto da za a karanta, Legit.ng Hausa ta yi nazarin halin da Peter Obi ya shiga da jam’iyyar da ake tunanin ‘dan siyasar zai runguma gabanin zabe.
Wani dan takarar gwamna a Jihar Cross River karkashin jam’iyyar PDP a 2023, Amb. Wilfred Bonse ya nemi jam’iyyar ta dawo masa da kudin fom din takararsa Naira m
‘Dan takarar Gwamnan Oyo ya amince da shan kayi tun kafin a fara zaben tsaida gwani. Dama ba kasafai aka saba ganin gwamna mai-ci ya sha kasa a irin haka ba.
Amb. Aminu Wali da Sanata Bello Hayatu Gwarzo su na rikici da Shehu Wada Sagagi a kan shugabancin PDP. Wannan rigima ta jawo kowane bangare sun yi zabensu dabam
‘Dan takarar Gwamnan Kano, Muaz Mahaji ya yi alwashi ba zai bada kudi domin a tsaida shi ba, ya ce Gwabnatin da za suyi ba ta shi bace da iyalinsa kurum ba ce.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Namadi Sambo, Adam Namadi ya bukaci wakilan jam’iyyar PDP da ya bai wa ko wannensu N2,000,000 su mayar masa da ku
Rikicin PDP
Samu kari