Rikicin PDP
Dan Kwankwasiyya ya fice daga tafiyar bayan hana shi takarar ‘Dan Majalisa a NNPP. Yusuf Sharada ya sauya-sheka zuwa Jam’iyyar APC, har ya zauna da Gwamna.
Mutane 28 suka cire N100m domin sayen fam din shiga zaben shugaban Najeriya. Wannan ya na nufin APC ta tashi da Naira biliyan 2.8 daga masu neman shugaban kasa.
Za a ji yadda Kwankwaso ya kai wa Ibrahim Shekarau fom din takarar sanata a karkashin jam'iyyar NNPP har gida, a yayin taron komawar shi jam'iyya mai kayan dadi
Kwamitin Gudanarwa na Jam'iyyar PDP ta Jihar Zamfara ta sanar da dakatar da shugabanta na Jihar, Bala Mande, har sai an kammala bincike da ake yi kan zarginsa d
Za a ji cewa har gobe Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya ce bai hakura da neman takarar kujerar da yake kai a 2023 ba. A halin yanzu Gwamna Abu Lolo na son takarar.
Za a ji yadda NNPP ta zama jam’iyyar adawar da kowa yake marmari a Kano cikin watanni 3. Kin shawo kan rikicin gida ya taimaka sosai wajen ruguza APC mai mulki.
Za a ji yadda zabin ‘dan takarar Shugaban kasa yake raba kan Shugabannin jam’iyyar PDP. ‘Yan siyasar Kudu sun huro wuta wajen neman tikitin takara a zaben 2023.
APC ta rantsar da kwamitocin da za su tantance masu neman takarar majalisar dokoki a zabe mai zuwa, ta bayyana abubuwan da za su iya hana mutum samun takara.
Onyeka Nwafor ya shaidawa Duniya cewa zai yi takara a jam’iyyar National Rescue Movement. A ranar Asabar Onyeka Nwafor ya ayyana shirin neman shugaban Najeriya
Rikicin PDP
Samu kari