Rikicin PDP
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, da alaƙarsu ta kara tsami da shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ayu, ya ce zai taimaka idan har haka ake so PDP ta kai ƙaasa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya fusata ya faɗa wa shugaban PDP na ƙasa cewa girman kai da butulci ba zasu kai shi ko ina ba, ya zama dattijo mai cika alkaw
Wasu masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP na zargin mambobin kwamitin sulhu guda huɗu da kara zuba wa wutar rikicin Atiku Abubakar da gwamna Nyesom Wike Fetur.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce wasu janar-janar din soji masu murabus a kasar suna barazanar za su yi amfani da wadanda suka sani a CIA su ladabtar da
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, ya ce masu kira ga yayi murabus daga kujerarsa kananan yara ne basu nan lokacin 1999.
Gwamna Wike na jihar Ribas dake takun saƙa da Atiku Abubakar, ya caccaki wasu masu sukarsa, ya ce shi da 'yan tawagatsa na aikin ganin bayan APC a jihatsa.
A jiya aka ji Shugaban PDP Ya Tabo Batun Rikicin Cikin Gida, Iyorchia Ayu yace wasu na neman kawo tashin-tashina a PDP, amma Jam’iyya ta fi karfin wani mutum.
Rabiu Kwankwaso ya yi bayanin abin da ya jawo Ibrahim Shekarau ya bar NNPP bayan wata uku, ‘Dan takarar shugaban kasar yace rashin isasshen lokaci ya kawo cikas
A yau Litinin 29 ga watan Agusta ne kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta aje hukuncin babbar kotun tarayya da ta ba Shehu Sagagi shugabancin PDP na Kano.
Rikicin PDP
Samu kari