Sheikh Aminu Daurawa
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
Babban malamin musulunci mazaunin Kano, Imam Aminu Ibrahim Daurawa ya ce bai kamata mai azumi ya rika raki ko nuna gajiyawa ba, ya ce azumi jarabawa ce.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya kai ziyara wajen Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a Kano. YA ce zai dauki nauyin dalibai mata zuwa jami'a.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Abba Hikima, fitaccen lauya a Kano ya bayyana cewa an kara tara wa Haruna Bashir kudi a karo na biyu ta asususa.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Muhammad Aminu Ibrahim Daurawa, ya je ta'aziyya ga magidancin da aka kashe iyalansa. Ya yi masa addu'o'i.
A labarin nan, za a ji cea Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da an kashe dukkanin mai hannu a kisan matar aure a Kano.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana halaye 6 da ke kai mutum Aljanna, tare da ba da shawara kan kiyaye fushi a wata nasiha da ya turo daga birnin Landan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari