Sheikh Aminu Daurawa
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya kai ziyara wajen Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a Kano. YA ce zai dauki nauyin dalibai mata zuwa jami'a.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Abba Hikima, fitaccen lauya a Kano ya bayyana cewa an kara tara wa Haruna Bashir kudi a karo na biyu ta asususa.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Muhammad Aminu Ibrahim Daurawa, ya je ta'aziyya ga magidancin da aka kashe iyalansa. Ya yi masa addu'o'i.
A labarin nan, za a ji cea Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da an kashe dukkanin mai hannu a kisan matar aure a Kano.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana halaye 6 da ke kai mutum Aljanna, tare da ba da shawara kan kiyaye fushi a wata nasiha da ya turo daga birnin Landan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Wata kungiya ta yi Allah wadai da shirin Abdullahi Ganduje da mutanensa kan neman kafa sabuwar Hisbah a Kano. Kungiyar ta ce lamarin zai jawo fitina jihar Kano.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da ke shugaban hukumar Hisbah a Kano ya ce Basira 'Yar Guda ta fadi sharadin auren Idris Mai Wushirya bayan umarnin kotu a Kano.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari