!["Mun sauke nauyi: Daurawa ya tona abin da suka fadawa shugabanni kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Daurawa
!["Mun sauke nauyi: Daurawa ya tona abin da suka fadawa shugabanni kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
![Yan Hisbah sun shiga matsala bayan mutuwar mutum a wajen bikin da suka kai samame](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2e865240e031777f.jpeg?v=1)
![Shin da gaske an aikawa malamai N16m domin hana matasa zanga-zanga a Arewa?](https://cdn.legit.ng/images/360x203/488f7a9d7d334109.jpeg?v=1)
![Zanga-zanga: Malamin musulunci ya yi wa gwamnati da matasa bulaliya a huduba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a879717623acb27f.jpeg?v=1)
![Zargin biyan malamai N16m domin rufe masu baki ya fusata Sheikh Mansur Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0e2ecbc55e24398d.jpeg?v=1)
![Ndume: Maganar Sheikh Daurawa kan matsawa talaka a mulkin Tinubu ta tada ƙura](https://cdn.legit.ng/images/360x203/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
![Ndume: Daurawa ya nuna fargaba kan gwamnatin Tinubu, ya fadi illar haka gare su](https://cdn.legit.ng/images/190x107/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya nuna damuwa kan yadda ake gudanar da mulki a wannan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
![Bayan sun hana zanga zanga, malamai sun fara maganar ganin Tinubu domin samun mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/481238f79874626a.jpeg?v=1)
Yayin da magana kan fita zanga zanga ke cigaba da daukan hankula, sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dr. Jamilu Zarewa sun bukaci malamai su zauna da Bola Tinubu.
!["Ban san meye LGBTQ ba": Jami'in Hisbah ya magantu bayan kama shi da tallata auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a03e7d10101f095d.jpeg?v=1)
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
![Kitimurmura: An bankado bidiyon jami'in Hisbah yana tallata 'yancin alakar jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a03e7d10101f095d.jpeg?v=1)
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah Kano, Idris Ahmed Gama, ya fito a bidiyo yana rajin kare 'yancin masu auren jinsi. Hukumar Hisbah ta dauki mataki.
![Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya kawo mafita 1 da za ta zama silar karshen ta’addanci a yau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6474917116bca7a3.jpeg?v=1)
Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya
![Kano: Bidiyon kwamandojin Hisbah a fadar Sarki Sanusi II, sun fadi matsaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f205365b22fff254.jpeg?v=1)
Kwamandojin Hisbah a kananan hukumomi 44 a Kano sun ziyarci Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa domin nuna goyon bayansu da kuma hadin kai kan ayyukansu.
![Kano: Hukumar Hisbah ta kama fitaccen dan TikTok, G Fresh Al'ameen, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b186ce63f3228940.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke mawakin nan kuma Jarumin TikTok Al’amin G-Fresh saboda zargin yi wa Alkur’ani Mai Girma Izgili da kuma yin kalaman batsa.
![Manyan malamai sun fayyace hukuncin Crypto da ‘Mining’ a addinin Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56befadbacefe848.jpeg?v=1)
Da aka yi masa tambaya ganin yadda aka karkata wajen mining, Mansur Ibrahim Yelwa ya yi bayani mai gamsarwa a kan abin da ya shafi hukuncin Mining a musulunci
![Hukumar Hisbah ta saka sabuwar doka kan harkokin biki a jihar kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26b65c944bbbb0d9.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta hana maza masu aikin DJ gudanar da ayyuka a bukukuwan mata. Kwamandan Hisbah na jihar Kano sheikh Aminu Daurawa ne ya sanar.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari