![Hukumar Hisba ta fara shirye-shiryen auren zawarawa karo na 2 a mulkin Abba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1fe5e53de1c5556d.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Daurawa
![Hukumar Hisba ta fara shirye-shiryen auren zawarawa karo na 2 a mulkin Abba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1fe5e53de1c5556d.jpeg?v=1)
![Umar Bush a Hisbah: Abin da ya faru tsakanin Daurawa da mai ruwan ashariya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/453609536e91fe75.jpeg?v=1)
![Matar da mijinta ya sake ta tayi dace da ta roki alfarma wajen tafsir a dawo da ita](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b870aac763ed307e.jpeg?v=1)
![Hukuncin wanda maziyyi ko maniyyi ya fito masa alhali yana azumi a watan Ramadan](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1b71b956a69c2728.jpeg?v=1)
![Malamin Addini ya roki gwamnan Arewa ya ba Murja Kunya mukamin hadima a gwamnatinsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c60c868fe2334cc7.jpeg?v=1)
![Hukumar Hisbah ta kama Musulman da ke cin abinci a bainar jama'a ana azumi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7aea26daad6fc28f.jpeg?v=1)
![Azumin Ramadan: Hisbah ta aika da muhimmin gargadi ga wadanda ba musulmai ba a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7aea26daad6fc28f.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta waiwayo ta kan wadanda ba musulmai ba a jihar. Hukumar ta buƙace su da su guji cin abinci a bainar jama'a a watan Ramadan.
![Ramadan 2024: Wane lokaci ne ake gama sahur? Fitaccen malami ya ba da amsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eee91c3f033567c1.jpeg?v=1)
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
![Malamin Musulunci ya laftawa Daurawa laifi a sabanin Hisbah da Gwamna Abba a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c4632ab6ce59d33b.jpeg?v=1)
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
![Hisbah Kano: Jerin muhimman ayyuka 5 da Aminu Daurawa ya aiwatar cikin watanni 8](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c4632ab6ce59d33b.jpeg?v=1)
An yi sasanci tsakanin Gwamna Abba Kabir da Sheiƙh Aminu Ibrahim Daurawa ranar Litinin da daddare, malamin yana kokari sosai a kokarin gyara tarbiyya a jihar Kano.
![Kano: Jerin albishir 5 da Gwamna Abba ya yi wa Sheikh Daurawa da Hisbah a zaman sulhu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e980713d1b852a2.jpeg?v=1)
Babban malamin nan, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya yi alkawarin ƙara inganta ayyukan Hisbah domin tsaftace Kanondaga badala.
![Daurawa: Ana tsaka da sulhu tsakanin Abba da Hisbah, hukumar ta samu babbar nasara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d555c9e3680375fb.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa 10 a gidan Gala bayan al'ummar Kiristoci sun yi korafi kan bude gidan a tsakiyar unguwa.
![Daurawa ya dawo da karfinsa, ya ba 'yan daudu da matan banza wa'adin kwana 14 a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1fe5e53de1c5556d.jpeg?v=1)
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Daurawa ya gargadi 'yan daudu da karuwai da su tuba ko kuma su fice daga jihar nan da makonni biyu.
![Dalili 1 da ya sa na hakura na koma shugabancin Hisbah - Daurawa ya yi magana mai ratsa zuciya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e980713d1b852a2.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Daurawa ya tabbatar da komawa kan kujerarsa a matsayin shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano. Ya ce za su ci gaba da aikin kawar da badala.
![Gwamna Abba ya sasanta da Aminu Daurawa, ya koma kwamandan Hisbah gadan-gadan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e980713d1b852a2.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa sun sasanta saɓanin da ya shiga tsakaninsu, Hisbah za ta ci gaba da aiki ba sani ba sabo.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari