Jihar Ondo
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo, Kennedy Peretei ya yi murabus daga muƙaminsa, ya zargi shugabanni da gazawa a fannin jagoranci.
Wasu fusatattun masu zanga-zanga sun nuna bacin ransu kan kisan da 'yan bindiga suka yi wa manoma a jihar Ondo. Sun mamaye gidan gwamnatin jihar.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ma'aikata kwararrun masu binciken ƙasa a jihar Ondo sun sake su bayan an lale masu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa.
Kotun Koli ta yi zama kan shari'ar da ɗan takarar PDP, Agboola Ajayi ya shigar kan zaben Ondo inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Lucky Aiyedatiwa.
Bayan shan kaye a zaben gwamna a 2024 da aka gudanar a Ondo, jam’iyyar NNPP ta dakatar da Olugbenga Edema da mataimakinsa Rotimi Adeyemi daga cikinta.
Gwamnatin Ondo ta ware N634m don biyan kudin WASSCE na 2024/2025 ga dalibai sama da 23,000, da nufin ba 'ya'yan talakawa damar yin karatu ba tare da matsala ba.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya karbi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Edo bayan ya lashe zaben 16 ga watn Nuwamba, 2024 karƙashin APC.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa zanga-zanga ta barke a jihar Ondo wanda ya yi sanadin asarar dukiyoyi da kuma kona ofishin yan sanda bayan zargin mutuwar matashi.
Jihar Ondo
Samu kari