Jihar Ondo
Jam'iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 16 cikin 18 da aka fadi sakamakonsu a jihar Ondo, yayin da PDP ta jaddada aniyarta na kin shiga zaben ciyamomin.
Yayin da aka gudanar da zaben kananan hukumomi a Ondo, Hukumar ODIEC ta soke zabe a wata karamar hukuma saboda tsohon tambarin NNPP da aka yi amfani da shi.
Gwamnan Ondo ya ayyana ranar hutu don zaben kananan hukumomi, yayin da PDP ta janye saboda rashin amincewa da hukumar ODIEC. ‘Yan sanda sun takaita zirga-zirga.
Gwamnan jihar Ondo ya rusa majalisar zartarwa bayan lashe zabe karo na biyu. Gwamnan ya rusa kwamishinoni sai guda biyu saboda muhimmancin ayyukansu.
Gwamnan jihar Ondo, Hon. Lucky Aiyedatiwa ya sanar da sa dokar hana fita ta tsawon awanni tun daga safiya har dare a garin Owo, hedkwstar ƙaramar hunumar Owo.
Yayin da ake alhinin rasuwar sakataren gwamnatin jihar Ondo, wasu miyagu da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe jigon APC mai mulki, Fisayo Oladipo.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sakataren Gwamnatin jihar Ondo, Temitayo Oluwatuyi Oluseye wanda ya yi bankwana da duniya bayan fama da raunin haɗarin mota
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani limamin cocin Anglican tare da iyalansa a jihar Ondo. Sun bukaci a ba su makudan kudaden fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa motoci biyu sun yi taho-mu-gama kuma suka kama wuta, inda mutane 13 suka kone kurmus a wani hatsarin mota a jihar Ondo.
Jihar Ondo
Samu kari