Jihar Ondo
Yayin da ake alhinin rasuwar sakataren gwamnatin jihar Ondo, wasu miyagu da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe jigon APC mai mulki, Fisayo Oladipo.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sakataren Gwamnatin jihar Ondo, Temitayo Oluwatuyi Oluseye wanda ya yi bankwana da duniya bayan fama da raunin haɗarin mota
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani limamin cocin Anglican tare da iyalansa a jihar Ondo. Sun bukaci a ba su makudan kudaden fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa motoci biyu sun yi taho-mu-gama kuma suka kama wuta, inda mutane 13 suka kone kurmus a wani hatsarin mota a jihar Ondo.
Matar tsohon gwamnan Ondo, Betty Akeredolu ta yi kaca-kaca da Gwamna Lucky Aiyedatiwa kan shirin gudanar da taron tunawa da mijinta, Rotimi Akeredolu.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Hankulan mutane sun tashi yayin da wani iftila'i da ya faru a jihar Ondo da yammacin yau Asabar bayan faduwar tankar man fetur da ya yi sanadin konewarta kurmus.
Gwamnatin jihar Ondo ta sha alwashin daukar mummunan mataki kan wasu sarakunan gargajiya kan laifin kwace filaye inda ta ce za ta tura su gidan kaso.
Wasu jami'an ƴan sanda uku da matar da ake zargi da aikata laifi sun gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a jihar Ondo.
Jihar Ondo
Samu kari