Jihar Ondo
Wasu yan jam'iyyar PDP sun ga ta kansu yayin aka ki karbarsu a APC bayan sun sauya sheka a jihar Ondo da ke Kudancin Najeriya makwanni kadan bayan gudanar da zabe.
Zaɓabɓen gwamnan jihar Ondo kuma gwamna mai ci, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa sun gabatar da satifiket na lashe zaɓe ga shugaban kasa Bola Tinubu.
Wasu daga cikin 'yan takarar da suka fafata a zaben gwamnan jihar Ondo, sun nuna goyon bayansi ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa. Sun bayyana cewa sun amince da nasararsa.
Gwamnan jihar Ondo ya kare kansa kan rashin barin Ganduje ya rike takardar shaidar naarar da ya samu a zaben da aka kammala ranar Asabar da ta gabata.
Jam'iyar PDP ta shigar da karar Abdullahi Ganduje wajen Bola Tinubu kan maganar kwace mulki a Oyo da Osun. Ta ce kalaman za su iya tayar da hankali
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana kokarin da suka yi wurin tabbatar da nasarar jam'iyyar APC a jihar ba tare da katsalandan ba daga wasu bangare.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ba da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa.
Wasu yan APC sun yi haɗari yayin yakin neman zabe a jihar Ondo. Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ziyarci waɗanda suka yi hadarin suna kwance a asibiti a Ondo.
Jam'iyyar PDP ta sha kashi a hannun APC a zaben gwamnan jihar Ondo da aka kammala ranar Asabar, wannan ne rashin nasara mafi muni da ta yi tun 1999.
Jihar Ondo
Samu kari