Nyesom Wike
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace yan Najeriya sun zama abun tausayi, dan haka ya zama wajibi PDP ta lashe zaben 2023 domin ceto su daga wannan halin.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace idan jam'iyyar PDP ta dake kurkuren watsi da kiran yan Najeriya a wannan lokacin to zai wahala Allah ya gafarta mata.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana irin kalubalen da ya yi fama da su a rayuwarsa da kuma yadda babban lauya ya tsaya masa ba tare da karban ko sisi b
Gwamnan jihar Ribas ya yi waje da kwamishinan kiwon lafiya na jihar saboda yi masa katsalandan a ayyukansa. Ya ce kwamishinan bai kyauta masa ba saboda ya kore
Gwamna Nyesome Wike na jihar Rivers ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC mai mulki a kasa za ta tarwatse kafin babban zaben shekarar 2023, ya ce hakan zai faru ne
Wata kungiyar jam'iyyar adawa mai suna PDP Renaissance Movement, ta yi kira ga gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya fito takarar kujerar shugaban kasa a 2023.
Babagana Zulum, Sanwo-Olu, Nyesom Wike, Ifeanyi Okowa, da AbdulRahman AbdulRazaq suna daga cikin gwamnonin Najeriya da suka yi aiki na musamman a jihohin su.
Gwamnonin yankin kudu maso kudu suna tattaunawa a halin yanzu, ana kyautata zaton za su tattauna akan abubuwan da suka shafi harajin VAT da shugabancin 2023.
Gwamna Nyesom Wike ya ce ya kamata gwamnoni su daina dogaro da kudade daga asusun tarayya, lura da cewa ya kamata su iya yin amfani da albarkatun da ake da su.
Nyesom Wike
Samu kari