Nyesom Wike
A makon da ya gabata ne, Jonah Jang ya yi kira da babban murya ga ‘Dan takaran Shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya dinke barakarsa da mutanen Nyesom Wike.
Rikicin jam'iyyar PDP ya dauka sabon salo tsakanin Atiku da Wike inda aka sanyawa wasu magoya bayan Alhaji Atiku Abubakar mummunan takunkumi a jihar Ribas.
Idan Atiku Abubakar da Gwamna Nyesome Wike na Jihar Rivers ba su mayar da takkubansu ba sun rungumi zaman lafiya, mambobi da dama na jam'iyyar PDP za su fice da
Mambobin kwamitin sulhu tsakanin dan takarar kujeran shugaban kasar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Atiku Abubakar da Gwamnan jihar RIvers, Nyesom Wike.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi ta bayyana cewa, an shiga wata ganawar sirri tsakanin 'yan tsagin Atiku da Wike domin sulhunta tsakanin shugabannin biyu.
Wani rahoton jaridar Punch ya bayyana cewa, jami'an tsaro da sanyin safiyar yau Juma'a suka garkame otal da matasha, gidan mai mallakin wani jigon siyasar PDP.
Daya cikin wadanda aka kafa jam'iyyar PDP da su kuma mamba na kwamitin amintattu, Cif Bode George, ya ce rikicin cikin gidan na jam'iyyar na damunsa, yana mai c
Za a ji labari tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa da bangaren Nyesom Wike sun ce dole ne a tunbuke Iyorchia Ayu domin a lashe zabe mai zuwa a 2023
Ana kokarin a sasanta rikicin PDP, Peter Obi ya sa labule da Abokan fadan Atiku, ya je Fatakwal, ya hadu da Gwamnan jihar Ribas da wasu ‘yan siyasa na PDP.
Nyesom Wike
Samu kari