Nyesom Wike
A kokarinsa na shawo kan gwamnan Ribas, Nyesom Wike, Atiku na naɗa gwamnan Adamawa a matsayin shugaban tawagarsa da zata sulhunta da tsagin gwamna Nyesom Wike.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya fada wa Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya yi takatsantsan da mutanen da ke zagaye da s
Nyesom Wike, gwamnan Jihar Rivers ya nesanta kansa daga ƙarar da aka rahoto cewa an shigar a kotu na neman soke Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban k
Nyesom Wike ya yi watsi da batun sulhu, ya tafi kotu yana neman zama ‘Dan takara. Wike yana ganin Aminu Tambuwal ya sallama kuri’unsa ne bayan an fara zabe.
Rikicin cikin gidan PDP ya kara zurfi, Jam’iyya ta dakatar da zaman NEC. Sabanin mutanen Wike da Atiku Abubakar, ta jawo aka fasa yin wannan taro yau a Abuja.
Hakan ya faru ne saboda sun sha kaye a takarar neman mukamai daban-daban a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyar. Gwamna Wike ne ke kan gaba a jerin sunayen.
Wike ya bayyana haka ne a wajen bikin kaddamar da titin Ogbunuabali-Eastern Bypass wadda wani jigon jam’iyyar APC Sanata Aliyu Wamakko ya halarta a jiharsa.
Jam’iyyar PDP ta dage taronta na kwamitin zartarwa na kasa (NEC) da ‘yan majalisar wakilai na kasa, biyo bayan dambarwar da ta dade tsakanin dan takararta.
Sulhu tsakanin Atiku Abubakar da su Gwamna Wike ya jagwalgwale, har ta kai Nyesom Wike ya gayyaci Gwamnan Legas domin kaddamar da wasu ayyuka da ya yi a jiya.
Nyesom Wike
Samu kari