Yan wasan Kannywood
Kano - Mun tattaro muku wasu jerin muhimman abubuwa guda 5 da suka faru a masana'antar shirya fina-finan Hausa wato Kannywood a cikin mako ɗaya da ya shuɗe.
Ni abin nan ya na ba ni mamaki, mutane sai su ce Baba Dan Audu bai da mutunci. Ni ban san me suke so Baba Dan Audu ya yi ba.Sun kasa gane wane ne Baba Dan Audu.
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ita ce ta daya a bangaren nishadi a yankin arewacin kasar, kuma ta samu karbuwa sosai a wajen al'umman yankin.
Abubuwa da dama kan faru a masana'antar Kannywood kuma su ja hankalin mutane musamman idaɓ ya shafi manyan taurarin masana'antar, irinsu Ali Nuhu, Adam Zango.
Amaryar shahararren jarumin nan na Kannywood, Adam A Zango watau Safiya Umar Chalawaa ta samu karuwa. Allah ya azurta ma'auratan da samun haihuwar diya mace.
Jaruama a masana'antar Kannywood, Mansurah Isah, ta yi wasu kalamai da ake tsammanin na tsokana ne a kan tsohon mijinta, Jarumi Sani Danja, tare da sakin hotuna
Wata jarumar Kannywood ta fito fili ta fadi abinda ya ke damun ta dangane da Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso a wani bidiyo da NaijaFamily su ka wallafa
A masana'antar shirya wasan kwaikwayo ta Kannywood akwai wasu fitattun jarumai da muka tattara muku, waɗanda suka taba neman takarar kujerar siyasa a yankunansu
Auwal Isah West ya fito ya bai wa abokiyar sana’arsa, Hadiza Gabon hakuri kan raddin da yayi mata sakamakon caccakar wasu manyan jaruman masana’antar da tayi.
Yan wasan Kannywood
Samu kari