Matasan Najeriya
Wata matashiyar mata mai amfani da @Ore_akiinde a Twitter a ranar Talata,5 ga watan Maris ta tada ƙura a kafar sada zumunci bayan ta ce N10k ba ta isa yin miya.
Matasa sun mamaye babban titin Legas-Ibadan da yammacin nan, sun bukaci yna siyasa da shugabannin addinai su faɗa musu inda Najeriya ta sa a gaba da gobenta.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin azikin kasa zagon kasa, EFCC ta damke wasu matasa shida da ake zargi da sace wa kakarsu miliyan N15.7 a jihar Kano.
Mazaunan jihar Gombe sun garzaya Kotu, sun nemi a tilasata wa Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Shikeh Pantami, ya fito takarar kujerar gwamnan jihar
Babban Darakta Janar na NYSC, Manjo-Janar Shuaibu Ibrahim ya mika ta’aziyya ga iyalan wani matashi mai suna Musa Momoh Tunde da ya rasu a sansanin jihar Kebbi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Naziru Magaji mai shekaru 25 da laifin kashe kakarsa mai shekaru 80 a duniya da jefata a rijiya.
Finland ita ce kasar da ta fi ko wacce kasa farin ciki kamar yadda rahoton UN ta nuna, ta kasance a wannan matakin na tsawon shekaru 5, yayin da kasar Afghanist
Wani matashi mai digiri ya ce sam bai raina sana'a ba, kuma bai fidda rai da cewa watarana shi ma zai yi arziki ba, saboda arziki ai nufin Allah ne kuma zai sam
Wani mutumi ɗan asalin jihar Kano ya kuduri aniyar tatfaki da kafarsa tun daga birnin Abuja zuwa Legas domin rokon Tinubu ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2023.
Matasan Najeriya
Samu kari