Matasan Najeriya
Garba Shehu, kakakin shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce shugaba Buhari ya fi matasa da dama da ke caccakar sa lafiya da kwarin jiki. Shehu ya yi wannan magan
Wani matashin mai siye da diyarwa a jahar Kaduna zai sha Bulala Bakwai bisa kama shi da satar Buhunan gishiri da na Fulawa a kasuwa Kawo dake cikkn garin Kaduna
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zaman, Dr. Isa Ali Pantami, ya bayyana cewa yawancin matasan da suka kammala karatun digiri ba sa iya ayyukan da aka basu.
Ministan harkokin sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami. ya yi kira ga matasa su maida hankali wajen zaman gwaye fiye da samun takarda.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ce zai mara wa matasa masu kaifin basira baya, su samu kujeru a shugabancin APC, yayin babban taro na ƙasa dake tafe a.
Shatu Garko ta bayyana cewa a lokacin da ta shiga gasar sarauniyar kyau ba ta yi tunanin za ta ci nasara ba amma ta jajirce da kwarin guiwa har ta samu nasarar.
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalong ya bukaci tsofaffin yan siyasar da ke neman shugabancin kasar a babban zaben 2023 mai zuwa da su hakura su barwa matasa.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya roki yan siyasa kada su rungumi maida matasan ƙasar nan yan daba masu tada rikici.
Wasu fusatattun matasa sun mamaye kotun majistire, inda aka gurfanar da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muazu Magaji, sun hana cigaba da zaman na yau
Matasan Najeriya
Samu kari