Majalisar dattawan Najeriya
Natasha Akpoti Uduaghan, Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar na tsawon watanni shida ta kai karar batun gaban kungiyar 'yan majalisun duniya.ssss
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya fito ya kare kansa daga rahotannin da ke cewa yana goyon bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
Matasan jam'iyyar LP sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da a gaggauta dakatar da Sanata Neda Imasuen kan yadda ya tafiyar da batun Sanata Natasha Akpoti.
Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da sabon tsarin harajin ATM da ta bullo da shi, domin zai kara wa ‘yan Najeriya wahala da matsin tattalin arziki.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.
A ranar Litini, 10 ga watan Maris, babbar kotun tarayya ta ci gaba da zama a kan karar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha H Akpabio ta shigar kan Goswill Akpabio,
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan zaben Kaduna a 2019 inda ce ya rasa kujerarsa ne saboda ya ki amincewa da bashin dala miliyan 340 na Nasir El-Rufai.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari