Majalisar dattawan Najeriya
A ranar Litinin, majalisar dattawa ta ce za ta duba tare da amincewa da kasafin kudin shekarar 2022 tsakanin 12 ga watan Disamba zuwa ranar Alhamis 16 na 2021.
Kungiyar dattawan Arewa ta gargadi kungiyar dattawan Neja Delta (PANDEF) kan barazanar da take yiwa Arewa kan lamariin wanda zai zama shugaban kasa a 2023.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya caccaki gungun yan majalisar dokokin tarayya da suka kai kararsa hedkwatar jam'iyyar APC kan yadda yake kama karya.
Fakeye Olufemi, dan majalisar wakilan Najeriya, ya ce masu kanana da matsakaitan kasuwanci da suka hada da kafintoci da direbobin tasi ya dace saka musu haraji.
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata, 12 ga watan Oktoba ta tabbatar da nadin Mai shari’a Husseini Baba Yusuf a matsayin babban alkalin babbar kotun FCT.
Majalisar Dattijai ta Nigeria ta sake duba kudirin yi wa dokar zabe garambawul da bawa hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, damar zaben hanyar da ta fi dacewa
Sanata Dino Melaye a cikin ranakun karshen makon da ya gabata ya bayyana a jirgin tsohon gwamnan jihar Abia kuma Sanata mai ci a yanzu, Sanata Orji Uzor Kalu.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari zai iya cigaba da karban basussuka saboda Najeriya na bukatar kudi yanzu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis, 7 ga watan Satumba, 2022 ya gabatar da kasafin kudin 2022 gaban mambobin majalisar dokokin tarayya a FCT Abuja.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari