Majalisar dattawan Najeriya
A Najeriya akwai ‘yan majalisar tarayyar da sun yi fiye da shekaru 20 su na wakiltar mazabunsu. Don haka mun kawo jerin ‘Yan siyasan da suka tare a Majalisa.
Za a ji wani ‘dan Majalisar Najeriya ya shirya zanga-zanga shi kadai kan harin jirgin Abuja-Kaduna. Hon. Bamidele Salam ya nemi a ba dangin matafiya hakuri.
Daya cikin masu neman tikitin takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Rochas Okorocha ya bayyana dalilin da yasa wasu masu neman takarar suka yi fom. Okorocha ya
Za a ji abin da ya sa Dino Melaye ya juyawa Saraki baya, ya bi Atiku a zaben fitar da gwani. Wannan karo, Melaye bai goyi bayan tsohon shugaban majalisan ba.
Muhammad Adamu Bulkachuwa ya yi mummunar faduwa a zaben fitar da gwani. Sanatan bai iya samun kuri’a ko daya a zaben tsaida ‘dan takarar APC a yankinsa ba.
Muhammad Gudaji Kazaure ya sha kashi a zaben tsaida ‘dan takarar Majalisar Tarayya a APC. Gudaji Kazaure ya rubuta korafi kan rasa takara, yana kira ga masoya.
Idan baku manta ba, mun kawo rahotanni a baya da ke bayyana yadda jami'an hukumar yaki da yiw atattalin arzikin kasa ta'annuti (EFCC) suka dura gidan Okorocha k
Bayan kwashe makwanni ana shirye-shiryen gudanar da babban taronta zaben fidda gwani na shugaban kasa, ga dukkan alamu al’amura sun fara tafiya a jam’iyyar APC.
Gabannin babban zaben 2023, yan siyasa a fadin kasar na ta fafutukar neman mukamai daban-daban tare da kokarin ganin sun samu fifiko kan masu hararar kujerunsu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari