Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kogi, Dino Melaye, ya ce taron dangi da aka yi masa ne yasa ya sha kaye a zaben fidda gwani na kujerar sanata ta Kogi
Masu iya magana suna cewa duniya tamkar rawar yan mata ne, idan yau kai ne a gaba gobe kuma wani ne zai shige gabanka. Wannan darasin ita ce ta faru da Sanata D
Sanata Dino Malaye na jihar Kogi ya sha kaye a zaben fidda gwani na kujerar sanatan yammacin Kogi a jam'iyyar adawa (PDP) ga abokin adawarsa Hon Tajudeen Yusuf.
Rochas Okorocha ya tona hikimar aiko masa da EFCC ana shirin tantance ‘Yan takaran APC, domin yana cikin wadanda za su nemi takarar shugaban Najeriya a 2023.
Wasu rahotanni sun nuna yadda tsohon gwamnan jihar Imo ya kwanta har kasa ya kukan neman a tallafa masa yayin EFCC ta yi gidnasa tsinke kuma ta tasa keyarsa.
Hukumar Yaki da rashawa da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta yi bayanin dalilin da yasa jami'anta suka yi dirar mikiya a gidan tsohon gwamnan
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin APC, Sanata Rochas Okorocha, ya ce jami'ai sun kewaye gidansa gaba da baya tamkar an yi garkuw
Wasu bayanai da muke samu yanzun nan sun nuna cewa dakarun hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC sun dira gidan tsohon gwamnan Imo da nufin kama shi a Abuja
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan ya bayyana cewa yana da dukkan abun bukata domin zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari