Majalisar dattawan Najeriya
Joe Anekhu Ohiani ya bayyana a gaban kwamitin majalisa domin a tabbatar da shi a matsayin shugaban ICRC, sai aka gano bai gama Firamare ba, aka ba shi mukamin.
An gabatar da kudiri a zauren majalisa a kan badakalar tallafin man fetur. Hon. Sergius Ose Ogun yana zargin NNPC ta wawuri abin da ya haura Naira tiriliyan 2.
Majalisar Dattawar Najeriya ta tafi hutun Sallah har sai ranar 19 ga watan Yuli za ta dawo. Shugaban majalisar dattawan, Sanata Ahmad Lawan ne ya bada sanarwar
Shugaban Majalisa, Ahmad Lawan, a ranar Laraba ya bayyana cewa ofishin jakadancin Najeriya a Birtaniya ta dauki hayan lauyoyi da za su kare Sanata Ike Ekweremad
Majalisar dattawa a yau Laraba, ta tabbatar tare da amince wa da mutum.7 da shugaban ƙasa Buhari ya gabatar mata a matsayin sabbin ministocin da zasu maye gurbi
Dan majalisa mai wakiltar yankin Kwara ta tsakiya, Sanata Ibrahim Oloriegbe, ya ce wasu deliget da ya ba da kudade a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyar sun
Majalisar dattawa ta fara tantance zababbun sabbin ministoci bakwai da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike musu da shi. Wadanda aka zaban sun samu rakiya.
Majalisar dattawa ta ce zata tura wakilanta zuwa Burtaniya don ganin halin da tsohon mataimakin shugaban majalisar, Ike Ekwdremadu, wanda ake tuhumarsa a UK.
Majalisar dattawar Najeriya ta bayyana cewa zata gudanar da sabon bincike kan tsohon Alkalin Alkalan Najeriya, CJN Tanko Mohammad bisa zargin rashawa da sauran.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari