Majalisar dattawan Najeriya
An samu labari daga BBC Hausa - Dan takarar sanata, Bashir Machina ya bukaci Shugaban APC Sanata Abdullahi Adamu ya janye kalamai masu zafi da ya yi a kansa.
Biyo bayan naɗa sabbin ministoci da zasu maye gurbin waɗan da suka yi murabus, majalisar dattawa ta ce ranar Laraba mai zuwa zata tantance mutanen da aka naɗa.
Majalisar Dattawar Najeriya ta ce an gano mabuyar yan ta'adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger, rahoton Channels Television.Wannan na cikin batu
Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta tantance tare da tabbatar da Mohammed Bello Shehu a matsayin shugaban Hukumar Tatattarawa da Raba Kudin Shigar Gwamnati.
A ranar Talata ne majalisar dattawa ta nada Sanata Philip Tenimu Aduda (FCT) a matsayin sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar tun bayan ficewar na farko.
Sanatoci uku daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC, sun yi murabus daga jam'iyyar mai mulki a kasa kamar yadda The Punch ta rahoto. Yan majalisar sune S
Bashir Sheriff Machina ya sha alwashin ba zai fasa yin takarar Sanata a yankin Arewacin Yobe ba. Hon. Bashir Machina ya ce zai je kotu domin a ba shi tikitinsa.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta gabatarwa hukumar zabe mai zaman kanta da sunayen yan takararta na kujerar sanata a babban zaben 2023 mai zuwa.
An tattaro cewa sunan shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya bayyana a matsayin dan takarar kujerar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa na jam’iyyar the APC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari