Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa ta bayyana wasu makudan kudade da gwamnatin Buhari ta amince za ta kashe don ginawa 'yan Najeriya gidaje. Wannan shiri ne na mallakar gida.
Wani minista cikin ministocin Buhari ya bayyana matsayarsa game da tsayawa takarar shugabancin kasa a zaben 2023 mai karatowa. Ya ce bai bin son zuciyasa sam.
CUPP ta yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, da ya sauka daga muƙaminsa domin ya gaza a kowanne bangare kamar tsaro, lafiya, wutar lantarki da sauransu.
Fadar shugaban kasa tayi martani ga wani rahoto dake bayyana cewa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo bashi da lafiya kuma an gan shi a asibitin Reddington.
Gwamnatin tarayya tace ta bankado jaridu 476 na yanar gizo da suka sadaukar da ayyukansu kowacce rana wurin fitar da labaran bogi na yaki da gwamnatin tarayya.
Gwamnatin Buhari ta bayyana jimamin ta ga iyayen yaran da aka sace a jami'ar Greenfield dake jihar Kaduna, ta bayyana cewa, tana kan kokarin kubutar da daliban.
Gwamnatin tarayya ta ce jami'an tsaro sun damke wasu 'yan Najeriya dake daukar nauyin ta'addancin Boko Haram. Jama'a za su sha mamaki idan aka fallasa jama'a.
Tsohon Sanata, Dino Melaye ya roki Shugaba Muhammadu Buhari ya mika mulki ga Mataimakinsa, Yemi Osinbajo yayin da yake shrin tafiya zuwa Landan don duba lafiya.
Fadar shugaban kasa a Najeriya ta bayyana cewa, Buhari bai taba yin wani alkawari na mai da Naira ta zama daraja daidai da na dala ba. Fadar ta ce karya ce kawa
Fadar shugaban kasa
Samu kari