Breaking
Tsaro: Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a jihar Kano
Akalla jami’ai guda 20 da hukumar man fetir ta kasa, NNPC, ta dauka aikin kare mata bututun man ta ne suka shiga hannu sakamakon kama su da aka yi da laifin fasa bututun mai tare da haka rijiyoyin man fetir guda 310.
Gungun yan bindiga dake fashi a kan teku sun halaka zaratan dakarun rundunar Sojin ruwan Najeriya guda hudu daga cikin Sojoji shida da suka kai agajin gaggawa ga wani babban jirgin ruwa da yan bindigan suka tare.
Rundunar sojin ruwan Najerriya ta saki jerin sunayen wadanda suka yi nasara a gwajin dibar ma'aikata da ta gudanar a Lagas a tsakanin 29 ga watan Yuli da 27 ga watan Agusta.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari