NLC
Wasu kungiyoyin fararen hula guda 65 sun janye daga shiga zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa ta shirya aa fadin kasar nan kan tsadar rayuwa.
A rahoton ne za a ji ma’aikatan Najeriya sun sha alwashin sai sun yi zanga-zanga. NLC ta ce sun tsara yadda za a fita zanga-zangar ba tare da an yi aika-aika ba.
Bayan zaman tattaunawa da gwamnatin Mohammed Umar Bago, kungiyar kwadago reshen jihar Neja ta janye yajin aikin da ta shiga a ranar Laraba, 21 ga watan Fabrairu.
Kungiyar kwadago ta TUC ta janye daga shiga cikin zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya shiga ganawar sirri da shugabannin kungiyoyin kwadago a jihar kan yajin aikin sai baba ta gani da suka shiga.
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago sun ce ba gudu ba ja da baya daga kudirin da suka yi na gudanar da zanga-zanga a ranar 27 da 28 ga watan Fabrairu a fadin Najeriya.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su fasa gudanar da zanga-zanga da suka shirya yi a fadin kasar nan. Ta fadi dalili.
Kungiyar kwadago a jihar Neja ta sanar da tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jihar wanda zai fara aiki daga ranar Laraba 21 ga Fabrairu, 2024.
Yan kwadagon Najeriya sun sassauta buƙatar N1m a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata, sun gindaya sabbin sharudɗa ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
NLC
Samu kari