NLC
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya shiga cikin ‘yan kwadago da suka yi zanga-zanga a ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu. Ya ce zai kasance cikin masu gyara Najeriya.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fara zanga-zangar da ta shirya kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki a kasa. Jam'iyyun PDP da LP sun goyi bayanta.
A ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu, hugaban kungiyar kwadago ta kasa, Joe Ajaero ya jagoranci dubban masu zanga-zanga zuwa majalisar dokokin tarayya.
Mambobin kungiyar kwadago sun fara gudanar da zanga-zangar gama gari na kwanaki biyu a ranar Talata, 27 ga watan Fabarairu kan matsin tattalin arziki a kasar.
'Yan kwadago sun ki jin lallashi, sai sun yi zanga-zangar da suka shirya. Gwamnatin Tarayya ta gagara shawo kan ‘yan kwadago su hakura da shirya zanga-zanga
Za a aiwatar da shawarwarin da kwamitin Steve Oronsaye ya ba gwamnatin Goodluck Jonathan. An bada shawara ma'aikatu su hadu wuri guda, wannan zai rage batar da kudi.
Kungiyar kwadago TUC ta ƙasa ta bukaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince a ci gaba da shigo da kayayyakin abinci daga waje domin share hawayen ƴan ƙasa.
Kungiyar kwadago ta yi zargin cewa ta gano wani shiri da aka yi na kai hare-hare kan 'yan kungiyarta da za su gudanar da zanga-zangar lumana a fadin kasar.
NLC
Samu kari