Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige ya bukaci malaman jami’o’in na ASUU da ke yajin aiki da su duba halin da dalibai da iyaye ke ciki.
Abuja - Ministan aikin noma da raya karkara, Dr. Mohammad Mahmood Abubakar, ya kaddamar da shirin rabon ton 40,000 na kayan hatsi ga talakawa a fadin Najeriya.
Anyim Pius Anyim, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP kuma tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, ya ce yana so a ba shi dama don ya ci gaba daga inda tsohon
An yi hasashen cewa, kudi mafi daraja a kasuwar crypto wato bitcoin zai haura zuwa kusan Naira miliyan 41.2 (dalar Amurka 100,000) a cikin kaa da shekara guda.
Hukumar lissafin tarayya NBS ta wallafa rahoton zuba hannun jari daga kasashen waje da jihohin Najeriya suka samu a shekarar 2021. Legit.ng ta tattaro cewa.
Wata kungiyar da ta ke yaki akan talauci, Oxfam ta bayyana damuwa dangane da yadda fadan kasar Ukraine da Rasha a cikin makwanni kadan zai iya janyo tashin fara
Ministan Kudi, Kasafin Kudi da Tsarin Kasa ta Najeriya, Mrs Zainab Ahmed ta ce Najeriya ba ta amfani da kudaden da aka bata tallafi domin yin ayyukan gina kasa
Kungiyar tattalin arzikin Najeriya, NESG, ta bayyana cewa yan Najeriya milyan 91 ke cikin bakin talauci yanzu haka a fadin tarayya. Shugaban kungiyar, Mr. Asue
IMF ta fitar da rahoto kan yadda wasu kasashen Afrika biyar za su fi Najeriya habaka a fannin tattalin arziki, inda aka ce Najeriya na kasa sosai ba kamar wasu
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari