Labaran tattalin arzikin Najeriya
Rahoton da NBS ta fitar ta bayyana yadda tattalin arzikin Najeriya ya karu da kashi mai tsoka. Najeriya ta samu kari a tattalin arzikin kasar a kwata na uku na
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Dakta Isa Ali Ibrahim.Pantami, yace nan da yan shekaru kaɗan tattalin arzikin zamanin Najeriya zai karfi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta farfado da tattalin arzikin Najeriya, ya gina mayan ayyuka da kuma inganta jindadin yan Najeriiya.
Kamfanin Mangal da wani kamfanin kasar Sin, Sinoma, sun yi yarjejeniya na ginin masana'antar Siminti ton milyan uku da kuma tsiron makamashin 50- megawatt.
Gwamnatin Najeriya na ci gaba da cin bashi a kasashen turai da waje. A halin yanzu, bashin da ake bin Najeriya ya haura Naira tiriliyan 30, kuma ana son kara ci
Duba da yadda ake ci gaba da karbar bashi a Najeriya, Obasanjo ya koka cewa, hakan zai haifar wa shugabanni masu zuwa a nan gaba babbar matsala, hakan ta'addanc
Babban bankin duniya, ya bayyana yadda tattalin arzikin Najeriya ya karu, tare da bayyana hasashen habakarsa cikin shekaru uku masu zuwa a nan gaba kadan..
Najeriya ita ce kasa ta farko da ke shigo da kayayyakin kasuwanci a Afirka a shekarar 2020, bayanan da Kungiyar Kasuwanci ta Duniya ta fitar a ranar Juma'a.
A ci gaba afannin kere-kere, Najeriya ta kera jirgi mai saukar ungulu ta kuma fitar da su kasashen ketare domin cinikayya. Kasar ta fitar tare da wasu abubuwa 4
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari