Labaran tattalin arzikin Najeriya
Dan takarar sanata a jam'iyyar APC a jihar Kogi, Oni Christopher Tosin da dimbin masoyansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC, ya kuma bayyana dalilinsa na
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Sanusi Lamido Sanusi ya bayyana cewa, gwamnatin kasar na kan bakanta na yin gudan N5,000 a nan gaba kadan, inji shi
Tun da Gwamnan CBN ya bada sanarwar canza takardun kudi, Naira take cigaba da sukurkucewa. Darajar $1 ta kai N818 bayan an bada sanarwar buga sababbin kudi.
Gwamna Mallam Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya yafewa wasu fursunoni hudu a bikin tunawa da ranar 'yancin kan Najeriya karo na 62 bisa ikon da kundin tsarin
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta kwamushe wasu ma'aurata Godday da Ebere Samuel bisa zarginsu da aikata laifin safarar mutane da kai su wata kasa ta daban.
Akalla fasinjoji 13 ne suka kone kurmus a wani hadarin motan da ya faru a kusa Four-Corners Enugu da misalin karfe 9 na daren jiya Lahadi, inji rahoton Vanguard
Babban bankin Najeriya (CBN) da kuma bankin NIRSAL sun fara karbo kudaden da suka ba 'yan Najeriya rance a 'yan shekarun baya a lokacin annobar Korona ta 2020.
Tun da Gwamnan babban banki na CBN ya bada sanarwar zai buga sababbin kudin Naira, za a ji yadda tattalin arziki zai motsa a sanadiyyar wannan danyen mataki.
Dan a mutun jam'iyyar LP da ya dale dutsen Kilimanjaro mafi tsawo a Afrika ya bayyana yadda ya shafe awanni 10 da rabi yana kokarin hawa don kafa tutar jam'iyya
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari