Hukumar Jin dadin yan sanda
Wasu 'yan sanda sun burge matafiya yayin da suke ba da kyautar kudi ga masu wucewa da motoci. Lamari ne mai ban mamaki da ba a saba gani ba a duniyar nan..
Gwamnatin tarayya ta amince da karin albashi ga jami'an 'yan sandan Najeriya. Wannan na fitowa ne daga bakin ministan ayyukan 'yan sanda, Muhammad Dingyadi.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ceto wasu 'yan sanda sama da 20 da 'yan ta'adda suka sace a wani yankin jihar Yobe. An kuma fatattaki 'yan ta'adda da d
Hukumar yan sandan kasar nan ta bude sahfin yanar gizo da zaka nemi aikin jami'in dan sanda, daga yau 29 ga watan nuwamba, 2021, zuwa mako shida masu zuwa.
Hukumar kula d jin dadin yan sandan Nigeria, PSC, ta rundunar 'yan sandan Najeriya za ta bawa jami'an ta horaswa a gida ba su sun fita kasar waje ba, Daily Trus
Rundunar ‘yan sanda ta damke wasu jami’in ta da laifin kwacen kudin daga hannun wani matafiyi, Victor Agunwah bayan ya kai korafi wurin Rabiu Hussaini, kwamishi
Kakakin rundunar ‘yan sandan Najeriya ya ce sun cafke mutane guda uku da ake zargi da hannu a sace dalibai sama da 100 na makarantar Baptist Baptist, Kaduna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada IGP Usman Alkali Baba a lokacin da aka yi tawaye na haramtattun ‘yan asalin yankin Biafra (IPOB) a cikin watan Afrilu.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Filato, ya bayyana bukatar kowa ya kame bakinsa, da kama suna kan cewa, ga wadanda suka yi kisan da aka a ranar Asabar a Jos.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari