Hukumar Jin dadin yan sanda
Jami'an rundunar yan sanda reshen jigar Katsina sun fatattaki yan bindiga yayin da suka yi yunkurin aikata mummunan nufinsu kan mutanen garin Faɗimawa a Kurfi.
Ma'aikatan Hukumar Kula da Walwalar Yan Sanda, PSC sun garkame ofishin hukumar da ke Abuja bisa samun rahoton hukumar na fara daukar kananun ma’aikata guda 10,0
Kamar ko wanne aiki a duniyar nan, akwai mutane iri biyu, masu kirki da akasin hakan. Sai dai ga ko wanne aiki, akwai abubuwa munana da wasu su ke yi wanda su k
Wasu 'yan sanda sun burge matafiya yayin da suke ba da kyautar kudi ga masu wucewa da motoci. Lamari ne mai ban mamaki da ba a saba gani ba a duniyar nan..
Gwamnatin tarayya ta amince da karin albashi ga jami'an 'yan sandan Najeriya. Wannan na fitowa ne daga bakin ministan ayyukan 'yan sanda, Muhammad Dingyadi.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ceto wasu 'yan sanda sama da 20 da 'yan ta'adda suka sace a wani yankin jihar Yobe. An kuma fatattaki 'yan ta'adda da d
Hukumar yan sandan kasar nan ta bude sahfin yanar gizo da zaka nemi aikin jami'in dan sanda, daga yau 29 ga watan nuwamba, 2021, zuwa mako shida masu zuwa.
Hukumar kula d jin dadin yan sandan Nigeria, PSC, ta rundunar 'yan sandan Najeriya za ta bawa jami'an ta horaswa a gida ba su sun fita kasar waje ba, Daily Trus
Rundunar ‘yan sanda ta damke wasu jami’in ta da laifin kwacen kudin daga hannun wani matafiyi, Victor Agunwah bayan ya kai korafi wurin Rabiu Hussaini, kwamishi
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari