Hukumar Jin dadin yan sanda
Shugaban yan sandan ƙasar nan, IGP Usman Baba, ya sallami yan sanda Tara da aka gano sun yi faɗi tashin kulla makircin shiga yajim aiki a hukumar kan albashi.
Sifeta Janar na ‘yan sanda, IGP, Usman Alkali Baba a ranar Laraba ya roki ‘yan sandan kasar nan akan cewa kada su tafi yajin aikin da suke shirin tafiya, Nigeri
Sufeto Janar na ‘an sandan Najeriya, Usman Baba, ya yi karin haske kan jinkirin da aka samu na aiwatar da karin albashi ga jami’an rundunar ‘yan sandan kasar.
A safiyar ranar Laraba ne labarin rasuwar DIG Joseph Egbunike ta riski rundunar 'yan sandan Najeriya.An ruwaito yadda ya rasu ranar Talata, minti 10 a asibiti.
Hukumar ‘yan sanda na binciken faifan bidiyon da ke nuna dan sandan dauke da tiren abinci a bayan wata fitacciyar mata a wurin biki. Hakan ya harzuka jama'a.
Babban kotu tarayya dake Abuja ta yi watsi da karar da kungiyar lauyoyin Najeriya NBA ta shigar don cire wasu dokokin hukumar yan sanda da suka haramtawa mace.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta ce rahoton binciken da rundunar yan sandan Najeriya ta gabatar mata kan Abba Kyari, yana cike da kura-kurai da dama.
Yayin da ake ci gaba da bincike kan yadda Abba Kyari da tawagarsa ke harkallar miyagun kwayoyi, hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta dakatar da wasu jami'ai 2.
Mataimakin kwamishinan yan sanda shiga rikici da tuhume tuhume da dama tun farkon fara alaƙanta shi da aika laifuka a shekarar da ta gabata, mun haɗa muku wasu.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari