Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai farmaki wani ofishin rundunar yan sanda a Anambra, a ranar Alhamis kasa da sa’o’i 24 bayan kai hari makamancin haka.
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda da ke Atani, hedikwatar karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra, inda suka kashe ‘yan sanda hudu da ke aiki.
Wasu 'yan bindiga sun shiga gidan wani attajiri a Zaria, sun sace 'yarsa mai shekaru 15 bayan hallaka shi har lahira. Wannan lamari ya tashi hankalin jama'a.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wani jami'in da aka gano yana shan taba a bainar jama'a. An kamo shi ne bayan da 'yan twitter suka mika hotonsa ga hukuma.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alawadai da munanan hare-haren da wasu ‘yan ta’adda suka kai Kanam da Wase da ke Jihar Filato kuma ya ce duk wadanda ke da
Jami’an ‘yan sandan Abuja sun kama wasu ‘yan bola jari 98 da aka fi sani da bisa laifin sata, tare da bayyana cewa Abuja ba ta zaman kowa da kowa bace haka kawa
Rahoton da ke iso mu daga jihar Osun ya bayyana cewa, an kashe shugaban jam'iyyar APC na wata karamar hukuma a jihar a daren jiya da misalin karfe 12 na dare.
Wani dan sanda da aka kama yana busa taba a bainar jama'a, zai iya shiga cikin babbar matsala idan har abin da 'yan sandan Najeriya ke fada ya zama gaskiya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari