Hukumar yan sandan NAjeriya
The Punch ta rahoto cewa Shugaban tsangayar Tarihi da Nazarin Harkokin Kasa da Kasa a Jami'ar Veritas a Abuja, Dr John Adole, ya shaki iskar yanci. Wasu yan bin
Jami'an yan sanda a jihar Kano sun damke wata bazawara mai shekaru 30 a duniya, Jamila Abdullahi, kan zargin shiga harkarllar siya da siyar da miyagun kwayoyi.
Yayin da musulmai ke shagulgulan sallah, yan sanda a Ogun sun cika hannu da wani shugaban yan kungiyar asiri da aka jima ana nema ruwa a jallo a jahar Ogun.
Hotunan jaririyar da aka haifa a hannun ‘yan bindiga sun bayyana. Idan ba a manta ba mahaifiyarta tana daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna
Birnin tarayya Abuja - Hukumar yan sandan Najeriya ta damke masu safarar makamai hudu a Jos, jihar Plateau dauke da bindigogin AK47 guda hamsin da bakwai (57).
Wasu yan bindiga da ake zargin yan fashi da makami ne sun kai har gidan babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) kuma na hannun daman Buhari.
An gano gawar matar da aka yi wa ganin karshe a ranar Alhamis 14 ga watan Afrilu, kuma an cire wasu sassan jikinta. A cewar kawunta Richard Iorliam, an sace Ste
Rundunar 'yan sanda jihar Kaduna ta bayyana yadda tayi ram da wasu mutum biyu da ake zargin 'yan ta'adda ne a cikin jihar, daya a Giwa,dayan a Tudun wada Zaria.
Rundunar yan sanda a Jihar Osun ta kama wani mafarauci wanda ake zargi da bindige tare da kashe wani limamin kauyen Alagunan a karamar hukumar Aiyedaade, wanda
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari