Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi umurnin gudanar da bincike kan rikicin da ya kaure a yankin Katangan da ke yankin Warji ta jihar kan zargin Annabi.
Hankula sun tashi bayan zagin Annabi da wata ma’aikaciyar kiwon lafiya ta jihar Bauchi, Roda Jatau ta yi, inda ta tura wani bidiyon cin mutuncin zuwa Whatsapp.
'Yan bindiga sun halaka dan majalisa mai wakiltar mazabar Aguta II a Jihar Anambra, Dr Okechukwu Okoye wanda aka fi sani da 'Okey Di Okay', rahoton The Cable.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar yin ram da wata mota cike makil da abubuwan hada bama-bamai da bindigogi kirar AK-47, Daily Nigerian ta ruwaito.
Legas - Kwamishanan yan sandan jihar Legas, Abiodun Alabi, ya bayyana cewa hukumar za tayi fito-na-fito da yan bakin haure dake zuwa jihar aikin babur, rahoton.
Ana zaman dar-dar a Bauchi sakamakon zargin furta kalaman batanci ga Annabi (SAW) da wata Mrs Roda Jatau ta yi, wanda aka yada a wani dandalin Whatsapp, rahoton
Saboda wani rikici da ya balle a Jihar Bauchi akan zargin batancin da aka yi ga Annabi, ‘yan sanda sun je kwantar da tarzomar, Daily Trust ta ruwaito. Lamarin y
Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, UN, Amina Mohammed, ta ce ya zama dole a yi adalci game da kashe Deborah Samuel Yakubu, wacce aka halaka
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka ɗan sanda guda ɗaya sun sace shugaban ƙaramar hukumar Keffi da ke jihar Nasarawa tare direbansa da suke tare a lokacin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari