Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan sanda a jihar Ogun sun tsare wasu mutane biyu kan zarginsu da satar ragon babban sallah. Eid el Kabir, da aka fi kira da babban sallah a Najeriya zai fado
An kara tsaurara matakan tsaro a garuruwan da ke yankin Kuje da kewaye a babbar birnin tarayya, Abuja bayan farmakin da yan Boko Haram suka kai kurkukun Kuje.
'Yan bindiga sun halaka kwamandan ' atsiyan sanda, Aminu Umar, a Dutsin Ma da ke jihar Katsina a wani farmakin kwanton bauna da suka kai musu a safiyar Talata.
Ana shirin babbar Sallah, yan bindiga sun farmaki tawagar motocin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, da ke kan hanyar zuwa Daura duk da baya ciki ranar Talata.
Jam’iyyar APC ta gamu da matsala, an maka IGP a kotu kan takardun Bola Tinubu. Incorporated Trustees of Center for Reform and Public Advocacy ta kai karar.
Sabon rikicin da ya ɓalle a majalisar dokokin jihar Bauchi ya ɗauki sabon salo bayan wasu da ba'a gane ba sun yi yunkurin kona zauren baki ɗaya, amma aka dakile
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu limaman cocin Katolika biyu a jihar Edo a ranar Asabar, 2 ga Yuli.
A kalla yara guda 50 ne aka ceto a wani gidan karkashin kasa da ke kasan wani coci a wani gari, Jihar Ondo. Jaridar Vanguard ta tattaro cewa an sace yaran ne ak
Rundunar yan sandan Jihar Ogun, a ranar Alhamis ta bayyana cewa wanda ya yi wakar Zazu, Habib Okikiola wanda aka fi sani da Portable, ya kai kansa hedkwatar yan
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari